Home Labarai Pantami Ya kara Gina Katafaren Masallaci a cikin Makaratar GSSS Gombe

Pantami Ya kara Gina Katafaren Masallaci a cikin Makaratar GSSS Gombe

0

 Mai Girma Ministan Sadarwa da Tattalin Arziƙin Zamani Professor Isa Ali Pantami  Ya kara Gina Katafaren Masallaci a cikin Makaratar GSSS Gombe

Mai Girma Minista Prof Dr Isa Ali Pantami  ya rushe tsohon masallacin  a Makaratar Science Secondary School Gombe ya gina sabo kar na zamani, an kuma kammala aikin masallacin cikin Nasara 

Wakilin Ministan Sheikh Dr Abdurrahaman Umar Maigona shiya jagoranci duba masallacin tare da Builder Ibrahim wanda shine yayi aikin ginin masallacin

Dr Maigona karbi makulan masallacin ya damƙa su ga Shugaban makaratar dan cigaba da kula dashi  Allah ya A sakawa minista da Mafificin sakayya Amin

Al’umar kasa suna gamsuwa da Salon jagorancin ka Allah ya kaika mataki na gaba

READ ALSO:  ƘARIN BAYANI: Waɗanda su kai garkuwa da Hanifah a Kano sun kashe ta duk da an biya su kuɗin fansa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here